fidelitybank

Ban sanar da Shettima ba a matsayin wanda na zaba mataimaki – Tinubu

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki, Bola Tinubu, ya ce, bai sanar da tsohon gwamnan jihar Borno, Sanata Kashim Shettima ba, cewa an zabe shi a matsayin wanda zai tsaya takara.

Tsohon gwamnan na Legas ya bayyana haka ne a ranar Lahadin da ta gabata yayin wata tattaunawa da manema labarai bayan ganawar sirri da ya yi da shugaban kasa Muhammadu Buhari a garin Daura na jihar Katsina.

Tinubu ya bayyana cewa, ya kuma sanar da dan takarar mataimakin shugaban kasa na rikon kwarya, Kabir Ibrahim Masari, matakin da ya dauka na maye gurbinsa da Shettima a matsayin abokin takararsa a hukumance.

Ya ce, “Na ga Kabir Ibrahim Masari a yau kuma za a fitar da sanarwar maye gurbinsa da cikakken dan takara.”

Da aka tambaye shi ya bayyana ko wanene dan takarar, Tinubu ya bayyana cewa Shettima ne, duk da cewa bai tattauna da shi ba.

“Kashim Shettima, ban tattauna da shi ba amma na bayyana maka,” in ji shi.

Sanarwar ta Tinubu ta zo ne kasa da sa’a guda bayan Masari ya sauka daga mukamin mataimakin shugaban kasa a hukumance.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miĈ™a saĈ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Ĉ´an ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Ĉ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ĉ˜arfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barĈ™wanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Ĉ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Ĉ™asa – Fadar Shugaban Ĉ˜asa

Fadar shugaban Ĉ™asa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan ĈŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun ShariÊĵar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban Ĉ™asa, Mohammed Namadi Sambo, ya Ĉ™aryata...
X whatsapp