fidelitybank

Ban kama magoya bayan Atiku ba – Wike

Date:

Gwamnatin jihar Ribas ta musanta cewa, ta damke mambobin kungiyar yakin neman zaben Atiku Abubakar su 30 a Fatakwal.

Atiku, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, da gwamnan Rivers, sun shiga takun saka tun bayan zaben fidda gwani na jam’iyyar.

Rahotanni sun bayyana a ranar Lahadin da ta gabata cewa, ‘yan sanda dauke da makamai sun cafke kusan mambobin kungiyar yakin neman zaben su 30 a wani taro a Fatakwal.

Karanta Wannana: Wike ya zama matsoraci ya kasa bayyana dan takara – Dakuku

Kakakin kungiyar kamfen, Victor Moses, ya ce wasu daga cikin wadanda aka kama shugabannin kungiyar ne na jiha da na kananan hukumomi.

Kakakin yakin neman zaben ya yi zargin cewa jami’an ‘yan sanda sun yi aiki da umarnin Wike, wanda ya sha alwashin yin aiki da Atiku a zabe mai zuwa.

Sai dai kwamishinan yada labarai na jihar Ribas, Chris Finebone, yayin da yake mayar da martani kan wannan zargi a ranar Litinin, ya ce rashin hankali ne kungiyar yakin neman zaben Atiku ta alakanta Gwamna Wike da batutuwan da suke da ita da ‘yan sanda.

Da yake musanta rahoton, Finebone ya shaidawa gidan talabijin na Channels cewa zargin na daya daga cikin abubuwan da mutane ke ganin ya dace su nuna yatsa ga gwamnatin da ke mulki.

national news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp