fidelitybank

Ban janye takara ta ba – Osibanjo

Date:

Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya karyata rade-radin da ake yadawa cewa, ya janye takarar shugaban kasa gabanin zaben fidda gwani na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da za a yi ranar Litinin.

Osinbajo ya bayyana haka ne a wata sanarwa da shugaban kwamitin yakin neman zaben sa, Richard Akinnola II ya rabawa manema labarai a ranar Lahadi.

Akinnola yayin da yake karyata rahoton ya ce masu yada labaran karya “suna tsoron babbar goyon bayan siyasa na mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo.”

Sai dai ya ce Osinbajo ba ya tunanin sauka daga mulki ga kowa, yana mai jaddada cewa mataimakin shugaban kasa a shirye yake don zaben fidda gwani kuma yana da tabbacin samun nasara.

Majalisar ta kuma yi maraba da dukkan wakilan da ke shigowa babban birnin kasar nan domin gudanar da zabukan fidda gwani na jam’iyyar APC da aka shirya yi a ranakun Litinin da Talata.

A wani bangare sanarwar ta ce, “suna maraba da manyan wakilanmu daga sassan kasar nan zuwa Abuja domin gudanar da zaben fidda gwani na shugaban kasa.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp