fidelitybank

Ban janye neman kujerar Buhari ba – Akpabio

Date:

Biyo bayan bukatar da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi na cewa, dukkan masu neman takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC su hadu su fito da wani babban dan takara, tsohon ministan Neja Delta kuma daya daga cikin masu neman takarar shugaban kasa a jam’iyya mai mulki, Godswill Akpabio, ya ce bai janye daga neman kujearar ba.

Tsohon gwamnan jihar Akwa-Ibom, wanda ya yi watsi da ikirarin janyewar da ya yi a shafukan sada zumunta a matsayin mugunyar karya, ya bayyana matsayinsa a wani sako da ya wallafa a Facebook ranar Lahadi.

Ya bukaci wakilan da su yi watsi da wannan ikirari, yana mai kira da a ba su cikakken goyon baya a zaben fidda gwani na shugaban kasa a ranar Litinin. In ji Ripple Nigeria.

Sanarwar ta ci gaba da cewa: “Ya ku wakilai na kasa, don Allah ku yi watsi da karyar da ke zagayewa, zabinku na ofishin Shugaban Tarayyar Najeriya a 2023, na janye daga takarar.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp