fidelitybank

Ban goyi bayan Tinubu ba a takarar musulmi da musulmi – Tunde Bakari

Date:

Babban mai kula da cocin Citadel Global Community Church, Tunde Bakare, ya musanta rahotannin da ke cewa ya amince da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Ahmed Tinubu.

A wata sanarwa da cocin ta raba wa manema labarai a jiya Juma’a 22 ga watan Yuli, 2022, Bakare ya karyata kalaman da wasu jaridu suka yi masa na cewa ya amince da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC ya kuma musanta wasu kalamai marasa dadi game da kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN), kungiyar Kiristoci a Najeriya.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “ Hankalina ya karkata ga labarin da ake yadawa, amma na kumbiya-kumbiya da ba’a da wasu marasa kishin marubuta da masu rubutun ra’ayin yanar gizo suka yi min. Daga cikin abubuwan da aka jiyo na na cewa tada hankalin kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, wata dabara ce da jam’iyyar adawa ta PDP ta yi na tilasta wa dan takara mai rauni a jam’iyyar APC. An yi zargin cewa CAN ta so ta jawo APC ta gabatar da dan takara mai rauni.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp