fidelitybank

Bamu so Tinubu ya samu takarar shugaban kasa ba – PDP

Date:

Dan takarar gwamna a jam’iyyar PDP a jihar Cross River, Sanata Sandy Onor, ya bayyana cewa jam’iyyar sa ta yi addu’a, sakamakon tikitin da Asiwaju Ahmed Bola Tinubu ya samu a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Da yake bayyana hakan a lokacin da yake magana a wani taron manema labarai a Calabar, babban birnin jihar, Onor, ya ce, jam’iyyar PDP ta yi fatan rashin nasarar Tinubu a zaben, domin samun sauki a zaben shugaban kasa na 2023 ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyarsu, Alhaji Atiku Abubakar.

“Fitowar Tinubu shine abin da ba mu so ya faru ba. Amma ko ta yaya APC ta shawarci kanta kuma sun kawo shi,” inji Onor.

Onor ya ce, zaben shugaban kasa zai kasance mai tsauri tsakanin Tinubu na APC da Atiku na PDP, kuma wadanda suka zaba a matsayin mataimaka za su yi tasiri da shawarar da masu zabe za su yanke.

Onor ya bukaci wadanda suka kai shekarun yin kuri’a da su fito su yi rajista, domin su samu damar kada kuri’a a babban zaben 2023.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp