fidelitybank

Bamu kori dalibin jihar Sokoto ba – Kasar Rasha

Date:

Hukumar ba da tallafin karatu ta Jihar Sokoto, ta ce, ta samu wata wasika daga jami’ar ISMU ta kasar Rasha da ke cewa, ikirarin da dalibin nan dan asalin jihar Yahaya Usman ya yi cewa, an kore shi daga makarantar kuma yana tsare a sansanin tsare bakin Haure ba gaskiya ba ne.

A cikin wasikar wadda BBC ta ga Kofenta dauke da san hannun Babbar Jami’a mai kula da hulda da daliban kasashen wajen Elena Orel, jami’ar ta ce duk da cewa lalle ana bin dalibin bashin kudin karatu; yana nan a sake kuma yana zuwa aji don daukar darasi.

A makonnin baya ne dai dalibin ya yi ta hira da kafafen watsa labarai yana zargin cewa an kore shi daga makaranta kuma an tsare a sansanin tsare bakin haure saboda kasawar hukumomin jiharsa na biya masa kudin karatu.

Alhaji Bello Isah shi ne babban sakatare a hukumar ba da tallafin karatun ta jihar Sakkwato, kuna iya sauraronkarin bayanin da ya yi wa BBC.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ʓan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ʙasa – Fadar Shugaban ʘasa

Fadar shugaban ʙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan ʊalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ʙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ʙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaʙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ʙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ʙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaʙi...

Najeriya za ta kwashe Ę“an ʙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ʙasar...

Iran ta ʙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ʙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ʙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ʓansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp