fidelitybank

Bamu dakatar da aiki ba a Najeriya – NLNNG

Date:

Kamfanin samar da iskar gas na girki a Najeriya, Nigeria LNG Limited (NLNG), ya musanta rahotannin da ke cewa ya dakatar da aiki a wasu masana’antunsa da ke kudancin ƙasar saboda ambaliyar ruwa.

Cikin wata sanarwa da kamfanin ya wallafa a shafinsa na Twitter, NLNG ya ce dukkan masana’antunsa na aiki “duk da cewa ba yadda suka saba ba saboda ƙarancin gas da yake fuskanta daga abokan hulɗarsa”.

Tuni aka shiga fargabar hauhawar farashin gas ɗin saboda tsoron ƙarancinsa a kasuwa bayan kamfanin ya ba da sanarwar rage yawan gas ɗin da yake samarwa saboda raguwar da aka samu daga abokan hulɗarsa da ke samar masa da ɗanyen gas, wanda ambaliyar ta haifar.

“Babu wata masana’antarmu a Tsibirin Bonny ko kuma wani wuri da ta fuskanci matsala sakamakon ambaliyar ruwa,” a cewar kamfanin.

NLNG ya ce yana ci gaba da samar wa kasuwar cikin gida gas ɗin daga abin da yake da shi a rumbunsa kuma yana ci gaba da lalubo hanyoyin magance matsalar da ambaliyar ta haifar wa abokan hulɗar tasa.

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp