fidelitybank

Balogun ba zai buga sauran wadanda da QPR ba saboda rauni

Date:

Dan wasan bayan Queen Parks Rangers, Leon Balogun, ba zai buga sauran wasannin kakar bana ba saboda rauni.

Balogun dai ya sha fama da rauni tun lokacin da ya koma kungiyar ta Landan kan cinikin kyauta a bazarar da ta gabata.

Kwanan nan dan wasan na Najeriya ya dawo taka leda a QPR bayan ya shafe kusan watanni hudu yana jinya saboda rauni.

Kocin QPR, Gareth Ainsworth ya bayyana cewa dan wasan na baya ya sake samun rauni wanda zai hana shi jinya har tsawon kakar wasa ta bana.

“Ossie Kakay da Leon Balogun ne kawai za su yi jinya a sauran kakar wasanni kuma na ji dadi saboda su duka kwararru ne,” in ji Ainsworth a wani taron manema labarai.

Dan wasan bayan ya buga wa QPR wasanni 12 a kakar wasa ta bana da kwallo daya.

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp