fidelitybank

Bala Muhammad da Obi sun gana da Wike akan ficewarsa da ake gani zai yi daga PDP

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP) a zaben 2023, Peter Obi a ranar Laraba ya ziyarci gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, a Fatakwal.

Ganawar da suka yi ta rufa-rufa da su na tsawon sa’o’i kadan a gidan gwamnan da ke Fatakwal, babban birnin jihar Ribas.

Duk da cewa ba a bayyana sakamakon taron ba ga manema labarai, an ga ‘yan siyasar biyu a wani hoto suna gaisawa da juna a kofar gidan Gwamna Wike.

Haka kuma a ranar Larabar da ta gabata ma gwamnan jihar Bauchi kuma tsohon dan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar PDP, Sanata Bala Mohammed, ya kai ziyara ga takwaransa na jihar Ribas a Fatakwal.

Bala Mohammed, wanda ya samu rakiyar mataimakin shugaban jam’iyyar PDP na shiyyar Kudu-maso Kudu, Cif Dan Orbih, ya ziyarci Gwamna Wike jim kadan bayan tafiyar Peter Obi.

Ziyarar Bala ba za ta rasa nasaba da matakin da shugabannin jam’iyyar PDP suka dauka na sulhunta duk wani dan jam’iyyar da ya samu matsala ba sakamakon sakamakon zaben fidda gwani na shugaban kasa da aka gudanar a ranar 28 ga watan Mayu.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp