fidelitybank

Bala Muhammad da Obi sun gana da Wike akan ficewarsa da ake gani zai yi daga PDP

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP) a zaben 2023, Peter Obi a ranar Laraba ya ziyarci gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, a Fatakwal.

Ganawar da suka yi ta rufa-rufa da su na tsawon sa’o’i kadan a gidan gwamnan da ke Fatakwal, babban birnin jihar Ribas.

Duk da cewa ba a bayyana sakamakon taron ba ga manema labarai, an ga ‘yan siyasar biyu a wani hoto suna gaisawa da juna a kofar gidan Gwamna Wike.

Haka kuma a ranar Larabar da ta gabata ma gwamnan jihar Bauchi kuma tsohon dan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar PDP, Sanata Bala Mohammed, ya kai ziyara ga takwaransa na jihar Ribas a Fatakwal.

Bala Mohammed, wanda ya samu rakiyar mataimakin shugaban jam’iyyar PDP na shiyyar Kudu-maso Kudu, Cif Dan Orbih, ya ziyarci Gwamna Wike jim kadan bayan tafiyar Peter Obi.

Ziyarar Bala ba za ta rasa nasaba da matakin da shugabannin jam’iyyar PDP suka dauka na sulhunta duk wani dan jam’iyyar da ya samu matsala ba sakamakon sakamakon zaben fidda gwani na shugaban kasa da aka gudanar a ranar 28 ga watan Mayu.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp