Gwamnatin Tanzania ta ce tuna gudanar da bincike kan wata baƙuar cuta da ta ɓulla a kudancin ƙasar.
Hukumomi sun ce cutar na sa zazzabi da jini a hanci wani lokaci har ta yi kisa.
Shugabar ƙasar Samia Suluhu Hassan tace mutane da dama ne suka kamu amma ba tare da bayyana adadinsu ba. In ji BBC.
Ta ce kone daji da ake yi na korar namun daji wanda kuma ke sa sna yaɗa cuta ga mutane a cikin gari.
An aika da tawagar ƙwararru zuwa yankin da ke kan iyaka da Mozambique