fidelitybank

Bai kamata Afrika ta zama saniyar ware a yaƙin Ukraine – Amurka

Date:

Jakadiyar Amurka a Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce, bai kamata ƙasashen Afrika su zama ƴan baruwana a yaƙin Ukraine ba.

A yayin wata hira da BBC, Linda Thomas-Greenfield, ta bayyana cewa a ƙuri’ar da aka yi a babban zauren majalisar makonni biyu da suka gabata kan ƙin amincewa da kutsen da Rasha ta yi wa Ukraine, ta ce ƙasashe 17 sun ƙi ɗaukar ɓangaren sai kuma ƙasashe takwas sun ƙaurace wa jefa ƙuri’ar baki ɗaya.

Jakadiyar ta ce, babu batun zama ƴan ba-ruwanmu a wannan lamari, kuma wannan yaƙin ba yaƙin caccar baka bane tsakanin ƙasashen Yamma da Rasha.

Ms Greenfield ɗin kuma ta ce kasarta za ta mara baya ga kudurin Afirka Ta Kudu na shiga tsakani a yakin na Ukraine.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp