fidelitybank

Bai kamata a alaƙanta gwamna Kano da sakin Murja ƴar TikTok – Gwamnati

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta ce ba ta da masaniya kan sakin fitacciyar ‘yar TikTok Murja Ibrahim Kunya.

Mai magana da yawun gwamnan jihar, Sanusi Bature, ya shaida wa BBC cewa gwamna Abba Kabir ba shi da masaniya kan kama ita Murja.

”Ba mu da masaniya kan wa ya saki Murja, bangaren shari’a ne zai iya ba da bayani kan haka,’’ in ji Sanusi Bature.

Ya ce gwamna Abba Kabir Yusuf ba ya shiga harkar da ta shafi bangaren shari’a.

Kakakin gwamnan ya ce batun bai kai wani al’amari ba da zai kai ga gwamnati ta saka baki.

”Mai girma gwamna ba ya nan ya tafi hutu, kuma bai kamata a alakanta shi da wannan karamin al’amari ba,” in ji Sanusi Bature.

Ya ce girman kujerar gwamna ta fi a alakanta ta da batun saboda mutum sama da miliyan 20 yake mulka a jihar Kano.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp