fidelitybank

Baffa ne zai jagoranci kwamitin karɓan kuɗaɗen haraji na gidajen taro da shakatawa – Ganduje

Date:

Gwamnatin jihar Kano, ta kafa kwamitin da zai rinka kula da karbar ƙudaden shiga daga gidajen da a ke gudanar da taro da na yawon buɗe idanu karkashin shugabancin Baffa Babba Ɗan Agundi.

Gwamnan Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana hakan a fadar gwamnati.

Ya ce, “Mun tattauna da masu irin wadannan gidajen na taruka da masu otal-otal da sauran su, inda su ka bada goyon bayan su kasancewar kudaden za su taimaka wajen dorewar manyan ayyuka a Kano”. Inji Ganduje.

Bayan kammala jawabin gwamna shi ma shugaban kwamitin, Baffa Babba Dan Agundi, ya ce,”Za mu yi aiki yadda ya kamata, saboda ci gaban jihar Kano wajen abin ko yi da ita”.

“Yanzu haka mun tattauna da mutane 570 masu gidajen abinci da otal-otal da wuraren shakatawa, kuma dukannin shugabannin sun nuna goyon bayan su kan wannan sabuwar dokar”. A cewar Baffa.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp