fidelitybank

Bafarawa ya kafa sabuwar kungiya

Date:

Wasu shugabanni da sauran masu ruwa da tsaki daga shiyyar arewacin Najeriya ke cigaba da ƙara ƙaimi wajen ganin an samar da haɗin kai tsakanin al’ummomin yankin.

Shugaban kwamitin amintattu na sabuwar ƙungiyar, wanda kuma shi ne tsohon gwamnan jihar Sokoto, Attahiru Bafarawa ya shaida wa BBC cewa manufar ƙungiyar shi ne hadin kai da amincewa da juna.

Ya ce sabuwar ƙungiyar ba ta siyasa ba ce, kuma babu ruwanta da siyasa.

”Ƙungiya ce ta haɗin kan mutanen Arewa, da wayar da kan ƴan yankin su daina bari ana amfani da su wajen cimma muradun siyasa”, a cewar Bafarawa.

Akwai ƙungiyoyi da dama dai aka kafa da nufin kare muradun ƴan arewa, to sai dai wasu na ganin babu wani tasiri da ƙungiyoyin ke yi.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp