fidelitybank

Bafarawa ya kafa sabuwar kungiya

Date:

Wasu shugabanni da sauran masu ruwa da tsaki daga shiyyar arewacin Najeriya ke cigaba da ƙara ƙaimi wajen ganin an samar da haɗin kai tsakanin al’ummomin yankin.

Shugaban kwamitin amintattu na sabuwar ƙungiyar, wanda kuma shi ne tsohon gwamnan jihar Sokoto, Attahiru Bafarawa ya shaida wa BBC cewa manufar ƙungiyar shi ne hadin kai da amincewa da juna.

Ya ce sabuwar ƙungiyar ba ta siyasa ba ce, kuma babu ruwanta da siyasa.

”Ƙungiya ce ta haɗin kan mutanen Arewa, da wayar da kan ƴan yankin su daina bari ana amfani da su wajen cimma muradun siyasa”, a cewar Bafarawa.

Akwai ƙungiyoyi da dama dai aka kafa da nufin kare muradun ƴan arewa, to sai dai wasu na ganin babu wani tasiri da ƙungiyoyin ke yi.

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya ba za ta karbi ‘yan ciranin Venezuela ba da Amurka za ta ba mu – Najeriya

Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ce ƙasar...

Bafarawa ya kafa sabuwar kungiya

Wasu shugabanni da sauran masu ruwa da tsaki daga...

An fara shirye-shiryen aikin Hajjin badi a Najeriya

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirhin aikin hajjin 2026...

Na tsallake rijiya da baya lokacin Goodluck – Shettima

Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima ya ce shi ne...

Ya kamata shugabancin Najeriya ya ci gaba da zama a hannun ƴan Kudu

Ministar al'adu ta Najeriya, Hannatu Musawa ta ce ya...

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Najeriya ta karɓo bashin dala miliyan 747 daga bankunan...

Ba don Tinubu ba ko zaɓen fitar da gwani Buhari ba zai ci ba

Babban mai taimaka wa Shugaba Tinubu kan kafofin yaɗa...

Majalisa ta gayyaci Gwamnan Filato kan tsaron jihar

Kwamitin wucin gadi kan matsalolin tsaron jihar Filato na...

Sojoji sun sun kashe ‘yan Boko Haram 24

Rundunar Sojoji ƙarƙashin rundunar 'Operation Hadin Kai' mai yaƙi...

Dangote zai gina rumbum man fetur da dizel a Namibia

Matatar mai ta Dangote da ke Najeriya za ta...

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...
X whatsapp