fidelitybank

Badaru ya rattaba hannu a kan kudurin kasafin 2023

Date:

Gwamnan jihar Jigawa Muhammad Badaru Abubakar, ya sanya hannu kan kudurin kasafin kudin jihar na shekarar 2023.

Hakan na zuwa ne sa’o’i bayan da Majalisar Dokokin Jihar Jigawa ta amince da kudirin ya zama doka.

DAILY POST ta ruwaito cewa, a ranar Alhamis ne majalisar dokokin jihar Jigawa ta zartar da kasafin kudin ba tare da karin naira miliyan 172 da gwamnan ya gabatar wa majalisar ba.

Da yake zantawa da manema labarai jim kadan bayan sanya hannu kan kasafin, gwamna Badaru ya bayyana jin dadinsa da yadda kasafin kudin jihar ya yi a cikin shekaru bakwai na gwamnatin sa.

Ya yi nuni da cewa, kasafin kudin na 2023 an tsara shi ne domin hada dukkan nasarorin da aka samu a cikin shekaru bakwai da suka gabata, musamman a fannin bunkasar jiki da na dan Adam.

“Za a yi amfani da kasafin kudin Jihar Jigawa na shekarar 2023 ne wajen kammala mafi yawan ayyukan da ake gudanarwa a Jihohin,” in ji shi yayin da ya yaba wa majalisar bisa gaggarumar amincewa da kudirin kasafin kudin.

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp