fidelitybank

Babu wata haɗaka tsakani na da Kwankwaso da Atiku – Obi

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP) a zaben 2023, Peter Obi, ya bayyana cewa babu wani yarjejeniyar hadin gwiwa da jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), New Nigeria People’s Party (NNPP) ko wani jam’iyyar.

Obi ya bayyana hakan ne a cikin wani taron manema labarai da ya gudanar a ranar Alhamis da safe a Abuja, inda ya tattauna game da halin da kasa take ciki.

Tsohon gwamnan Jihar Anambra ya kara da cewa har yanzu ba a cimma wata yarjejeniya ba da kowace jam’iyya a yanzu.

Ya bukaci dukkanin masu son ci gaban Najeriya a fagen siyasa da su hada kai a zaben 2027 domin kada jam’iyyar All Progressives Congress (APC), wadda ya zarga da samun rauni wajen kula da albarkatun kasa.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp