fidelitybank

Babu wata haɗaka tsakani na da Kwankwaso da Atiku – Obi

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP) a zaben 2023, Peter Obi, ya bayyana cewa babu wani yarjejeniyar hadin gwiwa da jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), New Nigeria People’s Party (NNPP) ko wani jam’iyyar.

Obi ya bayyana hakan ne a cikin wani taron manema labarai da ya gudanar a ranar Alhamis da safe a Abuja, inda ya tattauna game da halin da kasa take ciki.

Tsohon gwamnan Jihar Anambra ya kara da cewa har yanzu ba a cimma wata yarjejeniya ba da kowace jam’iyya a yanzu.

Ya bukaci dukkanin masu son ci gaban Najeriya a fagen siyasa da su hada kai a zaben 2027 domin kada jam’iyyar All Progressives Congress (APC), wadda ya zarga da samun rauni wajen kula da albarkatun kasa.

pulse news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp