fidelitybank

Babu wata fargabar kai hari a Najeriya – IG Alkali

Date:

Babban Sufeton ‘Yan Sanda ta kasa, IGP Usman Alkali Baba, ya jaddada cewa babu wata fargabar kai hare-hare a Abuja babban birnin ƙasar.

A ranar Lahadi ne Amurka da Birtaniya suka gargaɗi ‘yan ƙasashensu cewa ‘yan ta’adda na shirin kai hare-hare a birnin, inda suka shawarce su da su ankare. Sauran ƙasashe kamar Jamus da Australiya da Kanada da Ireland duk sun bayyana fargabar kai hari a birnin.

A ranar Juma’a kuma Amurka ta umarci jami’an diflomasiyyarta da iyalansu su gaggauta ficewa daga Abujar sakamakon fargabar da ake da ita ta kai harin ta’addanci.

Cikin wata sanarwa daga kakakin ‘yan sandan Najeeriya Olumuyiwa Adejobi ya fitar ranar Alhamis, IGP Alkali ya tabbatar wa ‘yan ƙasar wajen da ma mazauna Abuja game da tsaron lafiyarsu, yana mai umartar jami’ansa da su tsaurara tsaro a kewayen Abuja.

“Saboda haka IGP na kwantar wa da mazauna Abuja hankali tare da ƙarfafa musu gwiwar ci gaba da gudanar da harkokinsu na yau da kullum yayin da aka shirya tsafi don daƙile barazanar tsaro da kuma amsa kiran gaggawa a kan lokaci,” in ji sanarwar.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...
X whatsapp