fidelitybank

Babu wata doka da za ta hana mu samar da jirgin saman Najeriya – Gwamnati

Date:

Gwamnatin tarayya ta bakin ministan zirga-zirgar jiragen sama na ƙasa, Hadi Sirika, ya ce, babu wata doka a Najeriya da za ta hana gwamnati kafa kamfanin zirga-zirgar jiragen sama na Nigerian Air

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Legas ce ta hana gwamnatin tarayya aiwatar da ƙudurin samar da kamfanin jiragen sama na Nigerian Air

Hukuncin na zuwa ne bayan da wasu kamfannonin jiragen sama na cikin gida suka shigar da ƙara suna kalubalantar kafuwar kamfanin Nigeria Air, ta hanyar haɗin gwiwwa da Ethiopian Airlines.

A umarnin da kotun ta bayar ranar Talata ta ce gwamnatin tarayya ta dakatar da aiwatar da wannan yarjejeniya har zuwa lokacin da za ta kammala sauraron karar domin yanke hukunci.

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...
X whatsapp