fidelitybank

Babu wasu mutane da suka mamaye gwamnatina da ake kira ‘cabal’ – Tinubu

Date:

Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar wa al’ummar ƙasar nan cewa, babu wasu mutane ko wata ƙungiya da ke yin tasiri a sauye-sauyen tattalin arzikin ƙasar.

Shugaban ya kuma jaddada cewa shi ne ya ɗauki nauyin yaƙin neman zaɓensa da kansa ba tare da wani hakki na mutane ko hukumomi ba.

A yayin ganawarsa da tawagar shugabannin addinin Musulunci karkashin jagorancin Sheikh Bala Lau a fadar gwamnati ranar Alhamis, Tinubu ya danganta nasarar zaɓen da ya samu da sa hannun Ubangiji, da tsare-tsare da kuma goyon bayan ƴan Najeriya.

“Babu wasu mutane da ke juya gwamnatina da ake kira da ‘cabal’. Ba ni da waɗanda suka tallafa min ko kuma ɗauki nauyin yaƙin neman zaɓe na, duk wani kuɗi da aka kashe lokacin yaƙin zaɓena daga aljihuna suka fito, a wasu lokutan ma, irin ƙalubalen da na fuskanta a lokacin sai a hankali, amma Allah Madaukakin Sarki ya riga ya ce ni zan zama shugaban Nigeriya.” in ji Tinubu.

Shugaban ya kuma jaddada bukatar mayar da hankali kan makomar ƴan kasar, inda ya ce, “Abin da ya kamata ya mu sanya a zukatanmu shi ne makomar ƴaƴanmu. Muna da abubuwa da yawa da za mu koya musu a kan abin da ake bukata don zama ɗan ƙasa nagari.”

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp