fidelitybank

Babu wani rikici a Labour Party – Barrister Julius

Date:

Jam’iyyar Labour Party, ta musanta labarin da ake ta yadawa cewa shugabanta na kasa Barrister Julius Abure ya sauka, sannan kuma ya yi watsi da dan takararta na shugaban kasa Peter Obi.

A wani sakon Twitter da jam’iyyar ta sanya ta ce abokan hamayya ne suke yada labarin cewa shugaban ya ajiye mukamin.

A jiya Laraba ne wasu kafafe suka rika yada labarin cewa shugaban ya ajiye mukamin sannan kuma ya yi watsi da Mista Peter Obi wanda shi ne dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar.

Jam’iyyar kamar sauran takwarorinta ta shiga yakin neman zabe na dan takarar tata a fadin kasar, domin tunkarar zaben na ranar 25 ga watan Fabrairu 2023.

Za a yi zaben na shugaban kasa da ‘yan majalisun dokoki na tarayya a wannan rana ta 25 ga wata.

Yayin da za a yi zaben gwamnonin jihohi da kuma ‘yan majalisun dokoki na jiha ranar 11 ga watan Maris na 2023.

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp