fidelitybank

Babu wani hari da za a kai Zaria – El-Rufa’i

Date:

Gwamnatin Jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya ta karyata sakonnin da ke cewa wasu ‘yan bindiga suna shirin kai hare-hare a Zaria.

Wata sanarwa da Kwamishinan Tsaron Cikin Gida Samuel Aruwan ya fitar ranar Laraba ya nemi mutanen birnin na Zaria da su yi watsi da sakonnin yana mai cewa ba su da kanshin gaskiya.

“An jawo hankalin gwamnatin Kaduna kan wani sako da ake watsawa sosai da ke bai wa mutane shawarar cewa su guji shiga ko fita daga Zaria, wanda ke zargin cewa akwai daruruwan ‘yan bindiga a yankin Dumbi da Jaji a kan hanyar Zaria. Gwamnatin Jihar Kaduna tana mai karyata wannan sako. kuma tana umartar mutane su yi watsi da shi baki daya,” a cewar sanarwar.

Ta kara da cewa ana yada sakon ne domin a tayar da hankulan jama’a, tana mai tabbatar wa mazauna yankin da matafiya cewa babu wata matsala a kan hanyar Kaduna zuwa Zaria. In ji BBC.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na É—aya daga cikin jhihohin da ake kaÉ—a...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...
X whatsapp