fidelitybank

Babu wani hari da za a kai Zaria – El-Rufa’i

Date:

Gwamnatin Jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya ta karyata sakonnin da ke cewa wasu ‘yan bindiga suna shirin kai hare-hare a Zaria.

Wata sanarwa da Kwamishinan Tsaron Cikin Gida Samuel Aruwan ya fitar ranar Laraba ya nemi mutanen birnin na Zaria da su yi watsi da sakonnin yana mai cewa ba su da kanshin gaskiya.

“An jawo hankalin gwamnatin Kaduna kan wani sako da ake watsawa sosai da ke bai wa mutane shawarar cewa su guji shiga ko fita daga Zaria, wanda ke zargin cewa akwai daruruwan ‘yan bindiga a yankin Dumbi da Jaji a kan hanyar Zaria. Gwamnatin Jihar Kaduna tana mai karyata wannan sako. kuma tana umartar mutane su yi watsi da shi baki daya,” a cewar sanarwar.

Ta kara da cewa ana yada sakon ne domin a tayar da hankulan jama’a, tana mai tabbatar wa mazauna yankin da matafiya cewa babu wata matsala a kan hanyar Kaduna zuwa Zaria. In ji BBC.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp