fidelitybank

Babu wani hari da aka kai rundura ‘yan sanda shiyya ta 1 a Kano – SP Abubakar

Date:

Rundunar ‘yan sanda da kasa, ta musanta jita-jitar da ake yadawa a Kano game da harin da aka kai shelkwatar ‘yan sandan Najeriya shiyya ta daya a jihar Kano.

Jami’in hulda da jama’a na shiyyar a Kano, SP Abubakar Zayyanu Ambursa ya tabbatar wa wakilin NIGERIA TRACKER faruwar lamarin.

Ya ce, yana cikin ofishin da wuri kuma ko bayan Sallar Juma’a na Sa’a guda da suka yi a Masallacin Zone 1 ba a kai wani hari ba.

Da ya samu labarin haka sai ya fita ya sa ido a kan jami’an ‘yan sandan da ke aikin kofar shiga bayan Sallar Juma’a kuma abin da suke yi shi ne duban ababen hawa da aka saba yi da sauran tsare-tsare na tsaro bayan Sallar Juma’a.

Ya kuma bukaci jama’a da kada su firgita kuma su kwantar da hankalinsu, domin babu wani hari da aka kai yankin.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp