fidelitybank

Babu maganar zuwan Cancelo Arsenal – Tuchel

Date:

Kocin Bayern Munich Thomas Tuchel, ya nanata cewa, dan wasan baya Joao Cancelo ya ji dadi a kungiyar a daidai lokacin da ake rade-radin danganta shi da Arsenal.

Cancelo, wanda a halin yanzu yake zaman aro a Bayern Munich daga Manchester City, ana alakanta shi da komawa Arsenal a kakar wasa ta bana.

Dan wasan, mai shekaru 28, ya kasa samun tagomashi a Manchester City, kuma kociyan kungiyar Pep Guardiola ya yanke shawarar sallamarsa a watan Janairu zuwa Bayern Munich.

Da aka tambaye shi game da makomar Cancelo a taron manema labarai kafin wasan ranar Juma’a, Tuchel ya fadawa manema labarai: “Ina da ra’ayin cewa yana jin dadi sosai a nan. Amma a Æ™arshe, dukkanin bangarorin suna cikin shawarar.

“Burinsa a horon na musamman ne. Ina jin cewa yana farin ciki sosai a nan. Za mu tattauna komai bayan karshen kakar wasa. “

legits news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp