fidelitybank

Babu laifi idan Buhari ya yi irin ta Obama ya nuna dan takararsa ya kuma mara mai baya – Ndume

Date:

Tsohon Shugaban Marasa Rinjaye na Majalisar Dattawa, kuma Darakta-Janar na Kungiyar Kamfen din Shugaban Kasa, Rotimi Amaechi, Sanata Ali Ndume, APC, Borno ta Kudu ya yi watsi da maganar Shugaba Buhari, yana mai cewa dimokradiyya ce.

Da yake magana da jaridar Vanguard, Sanata Ndume wanda ya bayyana cewa, babu laifi Buhari yana son ya zabi wanda zai gaje shi, ya ce, babu wani shugaban da ba zai bayyana sunan wanda zai gaje shi ko kuma ya yi sha’awar wanda zai gaje shi bayan mulki.

Ndume wanda ya bayyana cewa tsohon shugaban kasar Amurka, Barack Obama, ya zabi mataimakinsa, Joe Biden domin ya gaje shi, kuma yayi aiki tukuru wajen marawa Biden baya, ya ce babu laifi a matsayin shugaba Buhari idan ya yi haka.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp