fidelitybank

Babu dalilin da zai sa mu yi sulhu da ƴan bindiga – Gwamnatin Zamfara

Date:

Wasu daga cikin ‘yan Majalisar jiha a Zamfara sun, ce babu wani dalili da zai sa su yi sulhu da ‘yan fashi a jihar.

Cikin wata tattaunawa da ya yi da BBC Honarabil Hamisu A Faru mai wakiltar mazabar Bukkuyum ta kudu a majalisar dokokin jihar ya ce “babu yadda za a yi sulhu da mutumin da bai san Allah ba”.

Wannan na zuwa ne kwanaki kaɗan da ‘yan bindigar suka kori mazauna wani kauye gaba ɗayansu a cikin ɗaya daga ƙananan hukumomin da yake wakilta kana suka mayar da shi sansaninsu.

Dan Majalisar ya ce “Gwamnan jihar ya fito ya ƙalubalanci duk wani mai neman a yi sulhu da ‘yan fashin” wanda hakan ne ya ƙara musu ƙarfin gwiwa a wannan tafiya.

Ya ce akwai firgici a halin da ake ciki a jihar yanzu, domin ɓarayin sun tsallaka titin Gurusu sun bi Barayar zaki sun tsallaka Gulbi sun je wani ƙauyen Rafin Gero da ake ce masa Gyaɗo sun yi sansani, yau tsawon kwana goma kenan.

Ya kara da cewa ƙalubalen da ake fuskanta a yanzu shi ne an shiga damuna, lokacin da yaƙi da waɗannan mutane ke ƙara tsananta.

Da yawan dazuka itatuwansu sun yi kore sun zama duhuwa, tsakaninka da mutane ba tazara mai yawa amma duhu ba zai barku kuga juna ba.

“Shekaran jiya sun shiga kauyukan Ruwan rana da Yashi sun ƙona shaguna da kuma dukiya mai yawa,” in ji Hamisu A Faru.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp