fidelitybank

Babban layin wutar lantarki ne musabbabin katsewar wutar lantarki a Najeriya – TCN

Date:

Babban layin wutar lantarki na kasa ya samu matsala, inda aka ɗauke wuta a kafatanin ƙasar a jiya Lahadi 12 ga watan Yuni.

Wannan lamari shi ne karo na huɗu da babban layin wutar lantarkin ya samu matsala tun watan Afrilun da ya gabata, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Wani kamfanin wutar lantarki ya ce an ɗauke wutar ne da misalin ƙarfe 6 na yamma bayan da wutar da ake samarwa a tasoshi daban-daban a fadin ƙasar ta ragu.

Kamfanin rarraba wutar lantarkin na ƙasa TCN ya ce, wutar da ake samarwa ta ragu amma bai faɗi abin da ya jawo hakan ba.

A ranar 12 ga watan Mayu ma sai da babban layin wutar lantarkin ya samu matsala, inda mafi yawan yankunan ƙasar suka rasa wuta.

Sannan ranar 8 ga watan Afrilu ma matsalar ta sake faruwa ciki har da babban birnin ƙasar Abuja. In ji BBC.

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp