fidelitybank

Babban layin lantarki zai ci gaba da lalacewa – Ministan Lantarki

Date:

Babban layin wutar lantarki na ƙasa zai ci gaba da fuskantar matsaloli sakamakon gazawar gwamnati wajen gyara wani muhimmin layin lantarki a arewacin Najeriya saboda rashin tsaro da ake fama da shi.

Ministan wutar Lantarki, Adebayo Adelabu ne ya bayyana haka, yayin da ya ke magana a zaman kare kasafin kuɗin 2025 a gaban kwamitin haɗin gwiwa na Majalisar Dattawa kan wutar lantarki.

Adelabu ya bayyana tasirin layin Shiroro-Kaduna-Mando da ya lalace, wanda ba ya aiki tun bayan lalata shi da aka yi a watan Oktoban 2024. Wannan gazawar ta sanya matsin lamba sosai a kan babban layin, wanda ke haifar da faɗuwarsa akai-akai.

Ministan ya jaddada cewa yayin da ake ganin layin lantarkin zai ci gaba da faɗuwa, gwamnati ta mai da hankali kan rage yawan afkuwar hakan.

Ministan ya kuma bayyana shirin amfani da kuɗin da suka kai Naira biliyan 36 wajen rabon taransfoma a ɓangarori daban-daban na ƙasar.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp