fidelitybank

Babban caca na yi da na karbi Chelsea – Pochettino

Date:

Kocin Chelsea, Mauricio Pochettino, ya yi ikirarin cewa ya yi wa kansa caca ta hanyar karbar aiki a Stamford Bridge.

An nada Pochettino a matsayin kocin na dindindin na Blues a bazarar da ta wuce bayan an kore shi a Paris Saint-Germain.

Dan kasar Argentina, wanda kuma ake alakanta shi da Real Madrid da Manchester United, ya ce ya san aikin Chelsea zai zama “babban kalubale”.

Ya ce: “Na yi wasa da sunana na zo Chelsea kuma, a wani aiki da ya shafi gina kungiya mai matasa, hazikan ‘yan wasa wadanda za su iya zama manyan ‘yan wasa.

“Mun san cewa wannan babban kalubale ne amma ina so in ba kungiyar kayan aikin don cin nasara wasanni, imani da kanmu, da gina kyakkyawar dangantaka”.

Nasarar da Chelsea ta samu a kan United da ci 4-3 a ranar Alhamis, ta haura zuwa mataki na 10 da maki 43.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp