fidelitybank

Babachir Lawal: Za mu daukaka kara a kan hukuncin kotu – EFCC

Date:

Hukumar EFCC mai yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya ta bayyana cewa za ta ɗaukaka ƙara kan hukuncin kotu da ya wanke kuma ya sallamin tsohon Sakatare Gwamnatin Tarayya Babachir Lawal daga zargin satar kuɗin sare ciyawa.

A ranar Juma’a ne Babbar Kotun Tarayya ta Abuja ta wanke Babachir Lawal da wasu mutum biyar daga zargin badaƙalar kuɗi naira miliyan 544 da aka tanada don gyara sansanonin ‘yan gudun hijira a yankin arewa maso gabashin ƙasar.

Mai Sharia’a Charles Agbaza ya ce babu wani abu da ya nuna cewa Babachir yana da laifi a cikin bayanan da shaidu 11 da EFCC ta gabatar suka bayar.

Sai dai, cikin wata sanarwa EFCC ta ce tana shirin karɓar kwafin shari’ar da zimmar ɗaukar mataki na gaba.

“Saboda ba ta ji daɗin hukuncin ba, EFCC ta nuna alamun cewa za ta karɓi kwafin shari’ar don nazarin gaggawa da kuma ƙalubalantar sahihancinsa a Kotun Ɗaukaka Ƙara,” in ji kakakin EFCC Wilson Uwujaren.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp