fidelitybank

Ba zan yi amfani da tsarin lafiyar Najeriya ba – Atiku

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce ba zai dogara da tsarin kiwon lafiyar Najeriya ba don amfanin kansa idan aka zabe shi shugaban kasa.

Atiku ya bayyana cewa cibiyoyin kiwon lafiya da ke kula da lafiyar sa na iya zama ba a samu a Najeriya ba.

Da yake jawabi a muhawarar gidan talabijin na Arise TV, Atiku ya koka da cewa tsarin kiwon lafiyar Najeriya yana da iyaka.

An tambayi tsohon mataimakin shugaban kasar ko zai yi amfani da cibiyoyin kiwon lafiya na Najeriya a matsayinsa na shugaban kasa don kawar da amfani da asibitocin kasashen waje.

Ya ce: “Muna da iyakoki; mun san muna da wadancan iyakoki, wuraren kiwon lafiya da ke kula da lafiyata ba za su samu ba.”

Atiku dai yana zaune ne a Dubai, kuma yana zuwa Najeriya ne kawai don wasu muhimman bukukuwa da harkokin siyasa.

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp