fidelitybank

Ba zan taɓa koma wa ruɓaɓiyar jam’iyyar PDP ba – El-Rufa’i

Date:

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana rade-radin da ake ta yadawa kan burinsa na neman shugabancin kasar.

El-Rufai ya bayyana cewa duk da cewa ya cancanci tsayawa takarar shugaban kasa, bai taba tattaunawa da kowa irin wannan shiri ba.

Ya yi wannan tsokaci ne a gidan talabijin na Arise TV a yammacin ranar Litinin yayin da yake tsokaci kan tarurrukan da ya yi da ‘yan adawa.

A kwanakin baya ne El-Rufai ya gana da wasu ‘ya’yan jam’iyyar PDP a jihar Kaduna. Ya kuma yi ganawa da tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar da jam’iyyar Social Democratic Party, SDP.

Sai dai tsohon gwamnan ya yi watsi da yiwuwar komawa PDP.

A cewar El-Rufa’i: “Duk wanda ya kai shekara 35 da ya mallaki takardar shaidar kammala sakandare to ya cancanci tsayawa takarar shugaban kasa, don haka ta haka ne na cancanta.

“Amma na fara magana da kowa game da tsayawa takara kowane ofis? A’a ban taba tattaunawa da kowa ba.

“PDP ba jam’iyya ce da zan yi tunanin shiga ba. Na yi tunani tuntuni na yanke shawara. Babu wani abu da ya canza.”

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp