fidelitybank

Ba zan taba komawa APC ba – Sanata Obinna

Date:

Sanata mai wakiltar yankin Ebonyi ta tsakiya a majalisar dattawa, Obinna Ogba, ya musanta shirin ficewa daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC), gabanin babban zabe mai zuwa a jihar.

Ku tuna cewa Ogba ya tsaya takarar gwamna a jihar Ebonyi a karkashin jam’iyyar Peoples Democratic Party, amma daga baya ya sasanta da abokin hamayyarsa, Ifeanyi Chukwuma Odii, wanda yanzu shine dan takarar gwamna a jam’iyyar a jihar.

Sanata Ogba na mayar da martani ne kan rade-radin da ake ta yadawa a jihar cewa yana da shirin ficewa daga PDP zuwa APC bisa zargin an hana shi samun tikitin jam’iyyar a jihar.

A cewarsa: “Ni dan jam’iyyar PDP ne, kuma babu abin da zai sa in fice daga jam’iyyata zuwa APC,” in ji shi

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp