fidelitybank

Ba zan taɓa koma wa ruɓaɓiyar jam’iyyar PDP ba – El-Rufa’i

Date:

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana rade-radin da ake ta yadawa kan burinsa na neman shugabancin kasar.

El-Rufai ya bayyana cewa duk da cewa ya cancanci tsayawa takarar shugaban kasa, bai taba tattaunawa da kowa irin wannan shiri ba.

Ya yi wannan tsokaci ne a gidan talabijin na Arise TV a yammacin ranar Litinin yayin da yake tsokaci kan tarurrukan da ya yi da ‘yan adawa.

A kwanakin baya ne El-Rufai ya gana da wasu ‘ya’yan jam’iyyar PDP a jihar Kaduna. Ya kuma yi ganawa da tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar da jam’iyyar Social Democratic Party, SDP.

Sai dai tsohon gwamnan ya yi watsi da yiwuwar komawa PDP.

A cewar El-Rufa’i: “Duk wanda ya kai shekara 35 da ya mallaki takardar shaidar kammala sakandare to ya cancanci tsayawa takarar shugaban kasa, don haka ta haka ne na cancanta.

“Amma na fara magana da kowa game da tsayawa takara kowane ofis? A’a ban taba tattaunawa da kowa ba.

“PDP ba jam’iyya ce da zan yi tunanin shiga ba. Na yi tunani tuntuni na yanke shawara. Babu wani abu da ya canza.”

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp