fidelitybank

Ba zan lamunta da raba Najeriy ba – Tinubu

Date:

Shugaban Nkasa, Bola Tinubu ya ce, ko alama gwamnatinsa ba za ta lamunta da duk wani abu da zai raba kan al’ummar kasar ba.

Shugaban ya bayyana haka ne lokacin da ya karbi bakuncin jakadiyar kasar Finland a Najeriya, Sanna Selin, a fadarsa da ke Abuja a jiya Juma’a.

A lokacin ganawar tasu Tinubu ya bayyana farin cikinsa kan yadda hukumomin Finland suka tsare Simon Ekpa, jagoron wani bangare na haramtacciyar kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (Ipob), wanda ke zaune a can.

Hukumomin Finland sun kama Ekpa wanda dan Najeriya ne da ke da takardar zama dan kasar ta Turai sakamakon abubuwan da yake yi daga can da ke janyo ce-ce-ku-ce tare da haddasa tashin hankali a yankin kudu maso gabashin Najeriya.

Wannan shi ne karon farko da shugaban na Najeriya ya yi magana a kan Ekpa, tun bayan kama dantawayen a shekarar da ta wuce a kan zarin ta’addanci.

A nata bangaren jakadiyar Finland din ta bayyana cewa Simon Ekpa na haifar da cikas a dangantaka tsakanin kasashen biyu.

Kuma a yanzu bayan tsare shi alaka ta ci gaba da wanzuwa da kyau tsakanin kasashen.

Hukumomin Finland sun kama Ekpa wanda dan Najeriya ne da ke da takardar zama dan kasar ta Turai sakamakon abubuwan da yake yi daga can da ke janyo ce-ce-ku-ce tare da haddasa tashin hankali a yankin kudu maso gabashin Najeriya.

Wannan shi ne karon farko da shugaban na Najeriya ya yi magana a kan Ekpa, tun bayan kama dantawayen a shekarar da ta wuce a kan zarin ta’addanci.

A nata bangaren jakadiyar Finland din ta bayyana cewa Simon Ekpa na haifar da cikas a dangantaka tsakanin kasashen biyu.

Kuma a yanzu bayan tsare shi alaka ta ci gaba da wanzuwa da kyau tsakanin kasashen.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuÉ—in gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuÉ—in gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naÉ—in...
X whatsapp