fidelitybank

Ba zan haƙura da siyasa ba har sai na ga abun da ya turewa buzu naɗi – Atiku

Date:

Dan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP a zaben shugaban kasa da ya gabata, Atiku Abubakar, ya ce duk da shan kaye da ya yi a zaben, zai ci gaba da taka rawa a siyasar Najeriya.

Ya yi alkawarin ci gaba da yin aiki tare da masu ruwa da tsaki musamman masu tasowa domin ganin kasar ta kai ga cimma burinta.

Atiku ya bayyana haka ne a ranar Litinin yayin wani taron manema labarai na kasa da kasa a sakatariyar jam’iyyar da ke Abuja.

Tsohon mataimakin shugaban kasar ya kuma mayar da martani kan hukuncin da kotun koli ta yanke na tabbatar da zaben shugaban kasa Bola Tinubu.

Sabanin rade-radin da ake yi cewa tsohon mataimakin shugaban kasar ya kawo karshen siyasarsa bayan yunkurin zama shugaban kasa da dama, Atiku ya bayyana cewa ba zai tafi ba.

Ya ce, “Idan kuna tunanin zan tafi, ku manta da shi. Matukar ina numfashi, zan ci gaba da yi wa ’yan Najeriya aiki don isa ga karfinsu.

Ya zargi hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC da yin magudi a zaben da ya gabata, yana mai jaddada cewa Tinubu bai cancanci tsayawa takara ba.

Atiku ya kuma ce INEC ta dauki bangare yayin da take kare sakamakon zaben da aka gudanar a ranar 25 ga watan Fabrairu a kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa da kotun koli.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp