fidelitybank

Ba zan ce komai ba a kan dambaruwar ricikin siyasar gwamnatin Kano – Kwankwaso

Date:

Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar New Nigeria People’s Party, NNPP a 2023, kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce ya yanke shawarar yin shiru kan rikicin cikin gida da ke ci gaba da yi wa jam’iyyar barazana a jihar.

Kwankwaso ya bayyana haka ne a ranar Talata a lokacin da yake amsa tambayoyi daga manema labarai a gidansa da ke Miller Road a Kano, inda ya ce babu abin da zai ce game da lamarin.

“Bana son magana, don Allah. Kar ka ja ni cikin abin da bai kamata a ja ni ba. Shugaban jam’iyyar ya yi magana kuma yana magana, ku kai gare shi,” inji shi.

Ku tuna cewa an samu rikicin cikin gida tsakanin jam’iyyu wanda ya kai ga dakatar da sakataren gwamnatin jihar, SSG, Abdullahi Baffa Bichi da kwamishinan sufuri, Muhammad Diggol.

Shugaban jam’iyyar, Hashim Sulaiman Dungurawa, ya ce dakatarwar ta biyo bayan zargin rashin mutunta jam’iyyar, cin zarafi da mukami da kuma rashin biyayya ga jam’iyyar.

Dakatarwar ta zo ne sa’o’i kadan bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf ya jagoranci sulhu tsakanin SSG da ‘yan mazabarsa.

Haka kuma SSG din ya nesanta kansa daga yakin neman raba kan Gwamna Yusuf da Kwankwaso a karkashin sunan ‘Abba Tsaya da Kafarka’ ma’ana; Abba ya tsaya da kafarka.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp