fidelitybank

Ba zan bari iyalai na su yi min katsalandan a gwamnati ta ba – Abba Kabir

Date:

Zababben Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ba da tabbacin cewa, ba zai bari iyalansa su yi masa katsalandan a harkokin tafiyar da jihar ba.

Ya yi wannan alkawari ne bayan karbar takardar shedar dawowar sa a Kano, inda ya yi nuni da cewa babu yadda za a yi iyalansa su taka rawar gani a harkokin gwamnati domin hakan zai zama tamkar na iyali.

Karanta Wannan: INEC ta miƙawa Abba Kabir shaidar katin cin zaɓen gwamnan Kano

“Babu yadda za a yi in bar iyalina su shiga cikin gwamnati ta, saboda rantsuwar da na yi, na yi shi kadai ba tare da su ba, ma’ana ba sa cikin gwamnati”, inji Abba.

Zababben Gwamnan, wanda ya fito daga jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ya yi wa mazauna Kano alkawarin cewa, zai maida hankali ga jihar gaba daya, tare da mika lokacinsa domin daukaka darajar rayuwar al’umma.

Ya ce zai bunkasa harkar noman ruwa, kuma ilimi zai samu kulawa, yana mai tabbatar da cewa, za a yi garambawul ga harkokin mulki a jihar Kano.

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp