fidelitybank

Ba zan amince da cin hanci da rashawa wa ba a kotunan Najeriya – Mai Shari’a Kudirat

Date:

Sabuwar babbar mai shari’a ta kasa, Mai shari’a Kudirat Kekere-Ekun ta ce ko kaɗan ba za ta lamunci cin hanci da rashawa ba a ɓangaren shari’ar Najeriya a ƙarƙashin mulkinta.

 

“Dukkan wasu matsalolin da suka shafi kafin zaɓe dole a kammala su a Kotun Ɗaukaka Ƙara,” in ji ta, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

 

Kudirat Kekere-Ekun ta bayyana hakan ne bayan Majalisar Dattawa ta tabbatar da ita a matsayin Babbar mai shari’a ta ƙasar ranar Laraba.

 

Shugaban ƙasar Najeriya Bola Tinubu ne dai ya aika da buƙatar hakan kasancewa ta riƙe muƙamin a matsayin muƙaddashiya tun watan Agusta bayan Mai shari’a Olukayode Ariwoola ya yi ritaya.

 

Mai shari’ar ta kuma bayyana cewa za ta yi amfani da fasahar zamani domin tabbatar da ganin ana gudanar da shari’a cikin sauri, sannan ta ƙuduri aniyar tabbatar da ƴancin ɓangaren shari’a.

 

Ita ce dai Babbar shari’a ta 23 a Najeriya, kuma mace ta biyu a matsayin.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp