fidelitybank

Ba zamu zabi APC ba saboda kabilancin addini – Kungiyar Kiristoci

Date:

Kungiyar Kiristoci ta kasa, ta yi alkawarin kin zabar jam’iyyar APC mai mulki a zaben shugaban kasar da ke tafe a shekara mai zuwa, bayan da dan takarar shugaban kasar karkashin jam’iyyar Bola Ahmed Tinubu ya zabi sanata Kashim Shetima a matsayin mataimakinsa.

Shi dai Tinubu da Khashim Shettima duka musulmai ne abinda da kungiyar ke kallon tamkar mayar da addininsu saniyar ware da jam’iyyar ta yi.

Jaridar Punch ya rawaito cewa, kungiyar na cewa wannan mataki da jam’iyyar ta dauka babban kuskure ne a siyasance a kasa irin Najeriya da ke da akidar bangaranci a siyasarta.

Kungiyar kiristoci ta mabiya Pentecostal (PFN) na cewa za su shawarci mabiyansu da kada su zabi jam’iyyar ta APC.

Tuni dai Tinubun ya kare matakin nasa, yana mai cewa ya fifita cancanta ne fiye da addini a zabin nasa.

Kiristoci da kungiyoyin fararen hula a kasar dai sun sha yi wa dan takarar gargadin daukar musulmi a matsayin mataimaki a zaben na watan Febrairu mai zuwa.

Tuni dai dan takarar babbar jam’iyyar adawa ta PDP Atiku Abubakar wanda musulmi ne, ya zabi gwamnan jihar Delta Ifeanyi Okowa, wanda kirista ne a matsayin mataimakinsa.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp