fidelitybank

Ba zamu yarda Amurka ta tankwara mu ba – Rwanda

Date:

Shugaban Rwanda ya ce, ba za su yarda wata kasa ta ci gaba da tankwara su ba kan harkokin da suka shafi cikin gidansu ba.

Shugaban na Rwanda na bayyana hakan ne a matsayin martani ga bukatar da gwamnatin Amurka ta gabatar masa ta sakin wani mai kalubalantar gwamnatin kasar Paul Rusesabagina.

A yayin tattanauwa kan matsalolin da suka shafi Afirka a taron shugaban kasashen nahiyar da aka gudanar a Washington, an tambayi Kagame ko bukatar da wakilin Amurka Antony Bilinken ya gabatar ta sako shari’ar da ake yi wa Mr Rusesabagina, na “taimako ko bata masa rai”.

Mr Kagame ya ce, wani da ke Amurka na so a yi bar shari’ar, saboda mutumin tauraro ne.”

A shekarar da ya gabata ne aka sami wasu Rusesabagina da wasu mutanen da laifin ayyukan ta’addanci.

Mr Kagame ya ce “idan muka sake shi, su kuma sauran mutum 20 din da suka nuna shi a matsayin shugaban su.”

Mr Rusesabagina, mai shekaru 68, ya kasance jarumi na finafinan Hollywood, kan filin din kisan kiyashin da aka yi a Rwanda.

An yanke masa hukucin daurin shekaru 25 a gidan yari bayan da aka yaudare shi hawa jirigin daga dubai zuwa birnin Riwanda Kigali, a tunanin zai wuce zuwa Burundi. Inji BBC.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp