fidelitybank

Ba zamu taɓa tsagaita wuta a kan Hamas ba – Isra’ila

Date:

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasarsa ba za ta taɓa yarda da maganar tsagaita wuta a yaƙi tsakaninta da Hamas ba.

“Kamar yadda Amurka ba ta yarda da tsagaita wuta ba bayan harin bam kan Pearl Harbour ko kuma harin 9 ga watan Nuwamba, Isra’ila ma ba za ta yarda da tsagaita wuta kan Hamas ba bayan harin ranar 7 ga watan Oktoba,” in ji shi yayin jawabin da ya kammala ɗazun nan.

“Kiraye-kirayen tsagaita wuta na nufin Isra’ila ta miƙa wuya ga Hamas, ta miƙa wuya ga ta’addanci,” a cewarsa.

“Littafin Injila ya ce akwai lokacin zaman lafiya, da kuma lokacin yaƙi. Wannan lokacin yaƙi ne.

“Yaƙi ne game da makomarmu. A yau muna yaƙi ne tsakanin dakarun al’umma da kuma dakarun rashin imani.”

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp