fidelitybank

Ba zamu mika wuya ga Rasha ba – Ukraine

Date:

Shugaban Ukraine Volodymyr Zelensky ya ce ƙasarsa na ci gaba da fafatawa a yankin Donbas kuma “ba ta da niyyar saranda”.

Cikin wata hira da ya yi da kafar talabijin ta CNN, Zelensky ya yi watsi da batun sakar wa Rasha yankin Donbas da wasu yankunan gabashin ƙasar a matsayin sharaɗin kawo ƙarshen yaƙin.

Ya ƙara da cewa: “Ukraine da mutanenta sun faɗa ƙarara. Ba mu mamaye ƙasar kowa ba kuma mu ma ba za a mamaye tamu ba.”

Duk lokacin da Shugaban Rasha Putin ya yi magana kan ƙwace yankin Donbas, yana magana ne kan tsohon garin da ake samar da ƙarafa da gawayin kwal na Ukraine.

Abin da yake nufi takamaimai shi ne ɗaukacin yankin gabashi mai girma na Luhansk da Donetsk wanda ya fara tun daga ƙarshen Mariupol daga kudu har zuwa kan iyaka daga arewaci.

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...
X whatsapp