fidelitybank

Ba zamu lamunci juyin mulki a Afrika ba – AU

Date:

Kungiyar haɗin kan Afrika ta sake nanata kudurinta na cewa ba za ta lamunci yin katsalandan ga dimokuraɗiyya ba da kuma sauya gwamnatoci da ke mulki a wasu ƙasashe a nahiyar ta hanyar yin juyin mulki.

A rana ta ƙarshe ta taron yini biyu da AU ta yi a Addis Ababa, ta ce dakatarwan da ta yi wa ƙasashen Burkina Faso da Guinea da Mali da kuma Sudan yana nan daram – wanda ƙasashe ne da sojoji ke rike da iko bayan yin juyin mulki.

Kwamishinan harkokin siyasa, Bankole Adeoye, ya ce kungiyar a shirye take domin taimaka wa ƙasashen koma wa kan tsari na mulkin dimokuraɗiyya.

Shugabanni da suka halarci taron, sun kuma amince da batun tsarin kasuwanci maras shinge wanda ya kunshi dukkan ƙasashe a nahiyar ta Afirka.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp