fidelitybank

Ba zamu lamunci juyin mulki a Afrika ba – AU

Date:

Kungiyar haɗin kan Afrika ta sake nanata kudurinta na cewa ba za ta lamunci yin katsalandan ga dimokuraɗiyya ba da kuma sauya gwamnatoci da ke mulki a wasu ƙasashe a nahiyar ta hanyar yin juyin mulki.

A rana ta ƙarshe ta taron yini biyu da AU ta yi a Addis Ababa, ta ce dakatarwan da ta yi wa ƙasashen Burkina Faso da Guinea da Mali da kuma Sudan yana nan daram – wanda ƙasashe ne da sojoji ke rike da iko bayan yin juyin mulki.

Kwamishinan harkokin siyasa, Bankole Adeoye, ya ce kungiyar a shirye take domin taimaka wa ƙasashen koma wa kan tsari na mulkin dimokuraɗiyya.

Shugabanni da suka halarci taron, sun kuma amince da batun tsarin kasuwanci maras shinge wanda ya kunshi dukkan ƙasashe a nahiyar ta Afirka.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp