fidelitybank

Ba zamu iya kammala aikin Ajaokuta ba kafin wa’adin Buhari – Gwamnatin Tarayya

Date:

Ministan ma’adinai da karafa, Olamilekan Adegbite, ya ce, ba za a kammala gyaran kamfanin karafa na Ajaokuta ba kafin karshen wa’adin shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar 29 ga Mayu, 2023.

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da yakin da ya hada da Rasha da Ukraine ya janyo asarar dala biliyan biyu na yarjejeniyar gyaran karafa ta Ajaokuta da ke jihar Kogi.

A cewar Ministan, “A watan Oktoba na 2019, Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da Vladmir Putin na Rasha sun gana a taron Rasha da Afirka a Sochi inda suka amince da farfado da kamfanin sarrafa karafa na Ajaokuta.”

Ya lura da cewa, matsalolin da ke haifar da barkewar cutar ta COVID-19 a duniya kuma sun jinkirta fara aikin.

Adegbite, bai bayyana sunan kamfanin na Burtaniya da zai gudanar da aikin ba a nan gaba

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp