fidelitybank

Ba zamu amince da gurɓataccen shugaba a 2023 – Joseph Yobo

Date:

Tsohon kyaftin din kungiyar Super Eagles, Joseph Yobo da wasu shugabannin matasa sun kaddamar da wani shiri mai suna Grassroots Mobilisation Initiative a ranar Litinin a Abuja.

A cewarsu, GMI an tsara shi ne domin samar da wata kafa ta zaburar da goyon bayan matasan Najeriya, wajen gudanar da ayyuka masu tarin yawa wanda zai tabbatar da cewa, masu sahihanci ne kawai za su karbi mulki a 2023, musamman a fadar shugaban kasa.

Yobo, a jawabin da ya gabatar a wajen taron, ya bayyana bakin cikinsa kan gazawar shugabanni wajen tunkarar kalubalen rashin tsaro, da tabarbarewar tattalin arziki, da cin hanci da rashawa, da talauci da ba a taba ganin irinsa ba.

Ya ce, “Mun yarda cewa Najeriya aiki ne da ke kan gaba. A matsayinmu na al’umma, mun dan samu ci gaba, amma muna son kari, a hakikanin gaskiya, da yawa. Idan ka dubi kasar a halin yanzu, ba mu kasance inda ya kamata mu kasance ba.

“A baya-bayan nan ne ni da wasu masu irin wannan tunani muka dauki kanmu mu hadu mu yi magana domin amfanin kasarmu. Muna son sabon shugaba wanda zai karfafa kyawawan nasarorin da ake samu da kuma ciyar da Najeriya gaba.

“Zaben 2023 na da matukar muhimmanci ga makomar kasarmu. Daga Arewa zuwa Kudu, daga Gabas zuwa Yamma, dole ne a sa baki da yan Nijeriya.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp