fidelitybank

Ba zamu amince da faɗuwa ba – APC

Date:

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu, ya bukaci ‘ya’yan jam’iyyar da su yi aiki tare da juna, domin tabbatar da nasara a zaben 2023 mai zuwa.

Malam Adamu ya yi wannan kiran ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai.

Ya yi gargadin cewa, ba zai amince da laifin faduwar zabe ba.

“Dole ne mu yi wasu ayyuka mu manta da wasu na son zuciya mu tsaya tare. Ba ma son wani ya zo nan bayan zabe ya fara kuka yana dora mana laifin gazawarmu. Ba zan saurari hakan ba. Wannan shi ne lokacin da za a haɗa kai. Wannan shine lokacin yin aiki don haɗin kai. Idan muka yi haka, Allah zai kasance tare da mu,” inji shugaban jam’iyyar APC.

Ya ce, an gudanar da gagarumin taro tsakanin shugabannin jam’iyyar a Abia kafin kaddamar da kwamitin.

Adamu ya kara da cewa, sun shiga tattaunawa da kwamitin gudanarwa na kasa (NWC), musamman a lokacin zaben fidda gwani da kuma bayansa, inda ya bayyana kwarin guiwar kwamitin zai tabbatar da zaman lafiya a yankin Abia na jam’iyyar APC.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp