fidelitybank

Ba za mu yi gaggawar amincewa da ‘yan takara ba – Kungiyar Dattawan Arewa

Date:

Kungiyar Dattawan Arewa (NEF) ta bayyana dalilin da ya sa ba ta amince da duk wani dan takarar shugaban kasa da za a yi a ranar 25 ga watan Fabrairu.

Hakeem Baba-Ahmed, mai magana da yawun kungiyar ta NEF, ya ce kungiyar ba za ta yi gaggawar amincewa da duk wani dan takarar shugaban kasa ba, duk da cewa zabe na karatowa.

Kamar yadda Premium Times ta ruwaito, Baba-Ahmed ya bayyana hakan ne a lokacin da ya fito a matsayin bako a wani shiri kai tsaye da gidan Talabijin mai zaman kansa na Afrika (AIT).

Baba-Ahmed ya ce, NEF na tantance manyan ‘yan takara ta fuskar abin da suke yi da kuma fadin su.

Ya ce kungiyar ta arewa tana kuma tantance ‘yan takarar wasu kujeru da suka hada da ‘yan majalisar tarayya da na gwamnoni. “Mun yi imanin cewa mulki ba wai mutum daya ne kawai ba, shi ya sa ba mu yi gaggawar cewa wannan shi ne dan takararmu ba saboda mutum daya ba zai iya canza kasar nan ba,” inji shi.

Ya ce ‘yan Najeriya na bukatar “shugaban kasa mai jajircewa” da zai dauki matakin da ba zai yi farin jini a tsakanin jama’a ba. A cewar Baba-Ahmed, kasa mafi yawan al’umma a Afirka ba ta bukatar shugaban kabila ko kuma wanda aka zabe shi bisa addini.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp