Jakadan Isra’ila a Majalisar Dinkin Duniya Gilad Erdan, ya yi watsi da kakkausan kiraye kirayen tsagaita wuta a Gaza.
Ya shaida wa Majalisar Dinkin Duniya cewa “tsagaita bude wuta ya tabbatar da ikon Hamas a Gaza” kuma haka zai aike da sakon cewa “An gafartawa Hamas duk da zaluncin da ta yi da gangan”.
Erdan ya kuma ce “Al’ummar duniya sun bai wai Hamas dama har taka gazallaza wa FalasÉ—inawa
Ya Ƙara da cewa, “Idan ba tare da matsin lambar soji kan Hamas ba, babu wata diplomasiyya da za ta iya tabbatar da sakin mutanen da aka yi garkuwa da su.”