fidelitybank

Ba za mu taba sasanta wa da ‘yan Bindiga ba – Gwamnatin Katsina

Date:

Gwamnatin jihar Katsina ta musanta batun cewa, ta fara shiga sasanci da ƴanbindigar jihar, inda ta ce lallai babu hannunta a wannan batu.

Gwmanatin ta bayyana haka ne bayan wasu jagororin ƴanbindiga sun miƙa bindigogi da mutanen da suka yi garkuwa da su ga sojoji a jihar.

A wata tattaunawa da ya yi da Daily Trust, kwamishinan watsa labarai na jihar Katsina, Dr Bala Salisu ya ce gwamnatin jihar na kan bakarta cewa ba za su yi sulhu da ƴanbindiga ba.

Sai dai ya ce a shirye suke su karɓi duk wani ɗanbindigar da ya tuba da kansa, ya miƙa wuya.

A jiya ne rundunar sojin Najeriya ta ruwaito cewa wasu manyan ƴanbindiga sun miƙa bindigogi da mutanen da suka yi garkuwa da su ga sojoji a jihar ta Katsina.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...
X whatsapp